Rabat (IQNA) Nomia Qusayr, wata tsohuwa ‘yar kasar Moroko, ta yi nasarar rubuta kwafin kur’ani mai tsarki har guda uku.
Lambar Labari: 3489488 Ranar Watsawa : 2023/07/17
Shahararrun malaman duniyar Musulunci / 11
“Fathi Mahdiou” kwararre ne a fannin ilimi kuma shi ne cikakken mai fassara kur’ani na farko da harshen Albaniya a kasar Kosovo, wanda ya yi tsokaci kan tsarin tarjamar kur’ani mai tsarki a yankin Balkan a cikin littafinsa da aka buga kwanan nan cikin harshen Larabci.
Lambar Labari: 3488352 Ranar Watsawa : 2022/12/17